Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
igo a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a jihar Abia, Cif Princewill Ukaegbu ya fice daga jam'iyyar ya koma Action Peoples Party, APP. Ana fatan Ukaegbu
Sanata Ibikunle Amosun ya shaidawa Duniya cewa murdiya aka yi domin APC ta cigaba da mulki a 2019, ya ce murdiya aka tafka har APC ta lashe zabe a jihar Ogun.
Ma'abota Facebook sun goyi bayan kiran tunbuke Shugaban Najeriya. Mafi yawan masu magana sun gamsu a tunbuke Muhammadu Buhari saboda matsalar tsaro a kasa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta jaddada cewa ta gamsu da kamun ludayin shugabanta na kasa Iyorchia Ayu, Premium Times ta rahoto. Sakataren watsa lab
Tsohon mai ba APC shawara a harkar shari'a, Daniel Bwala ya yi hira kan batun 2023. Bwala ya yi magana game da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa PDP.
Jihar Kaduna - Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso yamma Salihu Lukman, ya bukaci jam’iyyun adawa da kada su yi tsammanin samun nasara.
Jihar Benue - Gwamnan jihar Binuwai, Samuel Ortom, yace zai sayawa jami’an sabuwar hukumar yan sa kai da ya kaddamar a jihar bindodgi kirar AK-47A. Rahoton BBC.
An fara ƙishin kishin ɗin shirin da gwamna Wike ke yi idan har ba'a masa abinda yake so ba a jam'iyyar PDP, wani jigo ya ambaci sunan wani ɗan takara da zai so.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi gargadin cewa ba zai bari a yi magudin zabe ko rashin da’a a karkashin kulawarsa ba a zaben 2023 mai zuwa nan gaba kadan.
Siyasa
Samu kari