Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Sulhu tsakanin Atiku Abubakar da su Gwamna Wike ya jagwalgwale, har ta kai Nyesom Wike ya gayyaci Gwamnan Legas domin kaddamar da wasu ayyuka da ya yi a jiya.
Bayan jam'iyyar PDP ta samu karin goyon bayan wasu mambobin APC sama da dubu ɗaya da suka sauya sheƙa, Atiku ya nemi a kawo masa a wurin gangamin 15 ga wata.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya yi martani kan yiwuwarsa na komawa jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP. El-Rufai yana martani ne kan ikirarin da kaka
Za a ji Yadda zagin da ‘Dan takaran APC ya yi wa ‘Danuwan Shugaban Najeriya ya yi sanadiyyar ficewar Hon. Fatuhu Muhammed ya sauya-sheka daga APC mai mulki.
Za a ji wasu ba su gamsu da wanda Tinubu ya zama ya jagoranci neman takara a APC ba. Bola Tinubu zai fuskanci matsalar farko a yakin neman zama Shugaban kasa.
Lauya ya maka hukumar INEC a kotu a kan batun takardun Bola Tinubu. Ba mu da labari ko kotun da ke zama a Abuja ta sa ranar da za a fara sauraron karar ta su.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP hudu a masarautar Zuru ta jihar Kebbi tare da magoya bayansu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, rahoton Daily Sun.
Wasu Sanatocin PDP sun ce batun tsige shugaban kasa tana nan har gobe. Mai magana da yawun Majalisa dattawa yace ba su san da batun sauke Muhammadu Buhari ba.
Yayin da wutar rikicin cikin gida a jam'iyyar APC ke ƙara kunnowa a wasu jihohi, a jihar Katsina, ɗan uwan shugaba Buhari, Fatuhu Muhammed, ya fita daga APC.
Siyasa
Samu kari