Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Wani kamfanin bincike na shirin yiwa masu neman takarar shugabanci a kasar gwajin gano makaryata gabannin babban zaben 2023 don zabar nagartattun shugabanni.
Tsohon gwamnan Legas kuma mai neman kujerar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya yi wa jam'iyyar PDP shaguɓe game da rikicin Atiku da Wike.
Sakataren watsa labari na gwamnan jihar Oyo, ya karyata abinda ya kira farfaganda wacce ta nuna cewa Seyi Makinde ya halarci gangamin masoyan Obi a Ibadan.
Har yanzun dai kura ƙara tashi take a babbar jam'iyyar hamayya PDP, masu neman kujerar gwamna a Ribas, Abiya da Oyo sun kauracewa taron Atiku na ranar Asabar
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, a ranar Asabar ya gana da yan takarar gwamna na jam'iyyar daga
Tikitin takarar shugaban kasa na Peter Obi a jam'iyyar Labour Party a halin yanzu yana fuskantar barazana bayan rikici da ke faruwa a jam'iyyar a Legas. Wani ra
Bayan gaza yin sulhu tsakanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar da bangaren gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, gwamna da wasu makusanta
Dan takarar gwamna na jam'iyyar NNPP a babban zaben 2023 na jihar Kaduna, Sanata Suleiman Othman Hunkuyi, ya gabatar da Dr Sani Mazawaje a matsayin abokin taka
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana nadamarsa kan goyon bayan shugaban kasa na yanzu, Muhammadu Buhari a 2015. Obasanjo ya bayyana hakan ne yayin
Siyasa
Samu kari