Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ba za ta samu damar tsaida yan takara a zaben 2027 ba, ta ce wannan labari ba shi da tushe.
Obahiagbon ya bayyana magoya bayan Peter Obi a matsayin yan Najeriya da suka gaji da yan siyasa na yanzu kuma suke son wani sabon abu. Jigon na jam'iyyar APC ya
Yayin da sauran makonni kaɗan a fara yakin neman zaɓen 2023, wata majiya tace Atiku da gwamna Wike sun amince zasu sake zama ranar 7 ga watan Satumba, 2022.
Sabuwar dokar jihar Kogi ta kallafa miliyan goma kan 'yan takarar shugabancin kasa a zaben 2023 kafin a barsu saka fastoci da manyan allunan kan titi na kamfen.
Gwamnan Ebonyi na jam'iyyar APC, Dave Umahi, ya bayyana cewa takwarorinsa na kudu ciki har da Wike sun amince mulki ya koma hannun ɗan kudu bayan Buhari a 2023
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023, Sanata Kashim Shettima ya yi kira ga al'ummar arewa a kan su zabi Bola Ahmed Tinubu, a matsayin shugaban kasa.
Taron da za a yi tsakanin tawagar Wike da Tinubu a mako mai zuwa kamar yadda majiyoyi suka ce, za a gina ne kan yarjejeniyar aikin da suka fara a makonni 2.
Wani kamfanin bincike na shirin yiwa masu neman takarar shugabanci a kasar gwajin gano makaryata gabannin babban zaben 2023 don zabar nagartattun shugabanni.
Tsohon gwamnan Legas kuma mai neman kujerar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya yi wa jam'iyyar PDP shaguɓe game da rikicin Atiku da Wike.
Sakataren watsa labari na gwamnan jihar Oyo, ya karyata abinda ya kira farfaganda wacce ta nuna cewa Seyi Makinde ya halarci gangamin masoyan Obi a Ibadan.
Siyasa
Samu kari