Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Femi Fani-Kayode ya dauko wata magana da Dino Melaye ya yi, ya nemi a kama shi. Wannan ya jawo Sanata Melaye ya maida martani, daga nan aka shiga cacar baki.
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa a arewacin Najeriya ya buɗe sabon shafi, an wayi gari kwamitin zartarwa ya yanke hukuncin tunbuke shugaban jam'iyya.
Kasa da watanni 5 da suka rage zaben 2023, 'yan Najeriya zasu damka maokamrsu a hannun 'yan siyasa inda zasu yi zaben shugaban kasa da zai karba ragamar kasar.
Jim kadan bayan tsige kakakin majalisar dokokin jihar Ogun Olakunle Oluomo, hukumar EFCC ta shigar da wasu tuhume-tuhume 11 kansa tare da wasu mutum uku...
Za a ji jam’iyyar APC ta dakatar da ‘Dan Majalisa saboda yana adawa da Gwamna a Ogun. Shugabannin Jam’iyyar APC a jihar suka dakatar da Dare Kadiri daga APC
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Enugu ya buɗe sabon shafi yayin da ɗan takarar gwamna, Uchenna Nnaji, ya nemi uwar jam'iyya ta rike kuɗin kamfen ɗin Tinubu.
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya shawarci matasan Najeriya da su zabi wadanda za su karfafa zaman lafiya da hadin kan kasar nan a babban zabe mai zuwa.
Joe Igbokwe, makusancin Bola Ahmed Tinubu, ya bankado abinda Ribadu, tsohon shugaban hukumar EFCC yace gane da tsohon gwamnan jihar Legas yayin da yake EFCC.
Shugaban APC, Abdullahi Adamu, ya ce rikicim cikin gidane ya haddasa faɗuwarda jam'iyyar ta yi a jihar Osun, idan hakan ta cigaba da faruwa APC na cikin haɗari.
Siyasa
Samu kari