Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Atiku Abubakar ne mai rike da tutar jam'iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa, inda zai gwabza da Tinubu a APC da sauran jiga-jigan siyasan kasar nan a zaben mai zuwa
Asiwaju Bola Tinubu da Sanata Kashim Shettima da ‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar yace zai dama da mata da matasa.
Gwamnan jihar Ribas,Nyesom Wike, ya bayyana cewa ana barazanar da ake masa sakamakon rikicin cikin gida na PDP inda yace masu son kashe shi zasu mutu kafin shi.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce babu wani dan siyasa da zai iya siyasansa game da babban zaben shekarar 2023, yana mai cewa baya son wani mukami a gwam
Tsohuwar shugabar majalisar dokokin jihar Edo, Misis Elizabeth Ativie, ya rubuta wasikar zuwa ga shugaban APC, ta sanar masa da cewa ta fice daga APC nan take.
Gwamna Nyesom Wike yace sai da wasu jagorori a PDP suka zo wajen shi domin ya taimakawa jam’iyyar APC a zaben 2023. Wike yace bai bada agaji a rusa PDP ba.
Tsohon ministan wasanni na Najeriya, Mallam Bolaji Abdullahi, ya ce mutanen da basu san meke musu ciwo bane kaɗai zasu sake amince wa jam'iyyar APC a zaɓen 2023
Tsohon ministan sufuri, Ebenezer Babatope, ya ce ba zai goyi bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ba a zaben shekarar 2023.
Manyan yan Kannywood da suka hada da Adam Abdullahi Adam wanda aka fi sani da Daddy Hikima, Aminu Ala da Naziru Dan Hajiya sun shiga takara a Kano a zaben 2023.
Siyasa
Samu kari