Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Shugaban Jam’iyyar PDP, Iyorchia Ayu ya yi bayanin yadda Ifeanyi Okowa ya samu takara a PDP. Daukar Gwamnan na Delta da Atiku ya yi, yana cikin dalilin rikici.
Atiku ya jero ayyukan da zai fara a kwana 100 idan ya zama Shugaban Najeriya. Waziri zai yi kokarin cire tallafin mai, ya rage cin bashi a cikin kwanakin farko.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce akwai wadanda su ya kamata su ke tallata nasarorin da gwamnatinsa ta samu, amma sam ba sa yin hakan, TheCable ta ruwaito.
Kwamitin ayyuka na kasa, NWC, ta jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta soke shugabanninta na jihar Osun saboda rikicin shugabanci. Rushe shugabannin na
Ya bayyana haka ne yayin da yake magana a wani taron kungiyar ‘yan kasuwa da masana’antu ta Legas (LCCI) ta 2022 da aka yi a Legas, Daily Trust ta ruwaito.
An Zargi Shugaban Matasa da Fifita Yarbawa a Wajen Taron Jam’iyya. Shugaban matasan APC a Najeriya, Isreal yayi magana a shafukansa, ya karyata wannan zargi.
Duk da halin da babbar jam'iyyar adawa ke ciki na rikicin cikin gida tsakanin Atiku da tsagin gwamna Nyesom Wike na Ribas, Dakta Ayu ya shirya tagiya Turai.
Daruruwan jiga-jigai da mambobin jam'iyyar PDP ne suka mamaye filin jirgin saman Muritala Mohammed dake Legas domin karbar dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Tsohon ɗan takarar PDP da ya nemi tikitin neman kujerar shugaban ƙasa, Sam Ohuabunwa, ya nuna cewa gwamna Wike na kan gaskiya a kokarin ganin an yi adalci a PDP
Siyasa
Samu kari