Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Abin da muka fahimta shi ne kungiyoyi na magoya baya jam’iyyar APC da masoyan Bola Tinubu sun rabu a kan Yahaya Bello da za iyi aikin jawo matasa a zaben 2023.
Shugaban Majalisar Dokoki, Yusuf Zailani Ya zama Gwamnan rikon kwarya a jihar Kaduna. Malam Nasir El-Rufai ya aikawa ‘yan majalisa takarda cewa zai yi tafiya.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, yace alaƙarsa da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, na nan kamar yadda kowa ya sani, yan uwantakarsu ta na nan daram.
A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike yace ba inda za shi da tawagarsa, suna nan daram a cikin jam'iyyar PDP amma zasu ci gaba da yaƙi har zuwa karshe ba ja da baya.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato, yace shi da takwarorinsa gwamnonin PDP na tattauna wa don lalubo maganin rikicin da ya hana jam'iyya motsi.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP reshen jihar Zamfara tace shirye-shirye sun yi nisa na gudanar da sabon zaben fidda ɗan takarar gwamnan Zamfara a Gobe Jumu'a.
Karamin Ministan kwadago da aikin yi, Festus Keyamo, ya zundi jam’iyyar PDP kan rikicin da ke addabar jam’iyyar. Keyamo ya ce jam’iyyar ta kasa shawo kan matsal
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto, ya maye gurbin takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi a shugabancin kungiyar gwamnonin Najeriya, Punch ta ruwaito.
Siyasa
Samu kari