Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Kwamishinan muhalli da albarkatu na jihar Nasarawada bai jima da sauka daga nuƙaminsa ya koma NNPP ba, Ibrahim Abubakar, ya sha da ƙyar a harin yan bindiga.
Awanni 48 kafin fara gangamin kamfen na PDP, rikici ya sake barkewa a jam'iyyar kan yadda aka kashe kudin foma-foman da PDP ta siyar gabanin zabukan fidda gwani
Peter Obii, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party (LP), ya cee gwamnatinsa za ta ba da fifiko ga rayuwar talakawan Najeriya idan aka zabe shi.
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar APC ta yi ƙarin haske kan ganin wani sanatan PDP, Chimaroke Nnamani, a cikin mambobin kamfen Tinubu
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC), Festus Keyamo, ya ce yan Najeriya na fama da tsananin yunwa da basa la’akari da addininsu a 2023.
Jigon jam'iyyar APC, Fani-Kayode, ya ce dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, zai zo ya doke PDP a matsayin babbar jam'iyyar adawa.
Manyan Arewa sun fadi yadda za su fito da ‘Dan takaransu a zaben shugaban kasa. Dattawan Arewa sun yi alkawarin ba za su maimaita kuskuren da aka yi a 2015 ba.
Bola Tinubu da Kashim Shettima sun tafi kasar Ingila da nufin su huta kafin a fara kamfe. Tinubu da Abokin takararsa sun yi tafiya ne ana daf da soma kamfe/
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya fara shirin tuntubar yan tsagin Nyesom Wike da zummar jawo hankalinsu kada su biye wa mai gidansu.
Siyasa
Samu kari