Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya gargaɗi yan Najeriya ka da su yi kuskuren zaben shugabanni masu kashe mutane don cimma burinsu a 2023.
Jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) ta yi asarar daruruwan mambobinta inda suka sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kaduna.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ‘yan Najeriya sun gaji da abubuwan da ke faruwa a kasar nan kuma suna son canji yanzu.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David, ya zargi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, da kokarin raba kawunan kiristoci.
Wasu mambobin jam'iyyun PDP da na SDP a jihar Oyo sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a kasar gabannin babban zaben 2023.
Babban limamin cocin Deeper Christian Life Ministry, Fasto William Kumuyi, ya bayyana cewa Allah bai sanar masa game da wanda zai zama shugaban kasa na gaba ba.
Tsohon shugaban majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki, yace yana iya bakin kokarinta a ɓoye amam hara yanzu yan Najeriya ba su da zabin da ya wuce Atiku.
Daniel Bwala, kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar ya ce ya jinjinawa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da Boss Mustapha, sakataren gwamnatin
Bayan sukar da aka rika yi kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi, Kungiyar matasa kirista na 'Christian Youths Movement for Tinubu/Shettima' ta
Siyasa
Samu kari