Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kano a inuwar PDP, Muazu Magaji Ɗan sarauniya, yace babu wata hujja da ta yi nuni da cewa Atiku ya yi alƙawarin ba Wike mataimakinsa.
Gwamnan jihar Ekiti ya gode wa mambobin majalisar zartaswan jiharsa yayin da ake shirye-shiryen miƙa mulki ga sabuwar gwamnati a ranar 16 ga watan Oktoba, 2022.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC),Bola Tinubu, ba zai samu damar saka hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya ta zaben 2023 ba.
A jiya a dare ne Dr. Hakeem Baba Ahmed yace za su yi zama da duka masu neman mulki a 2023 domin gano ‘dan takara da zai fi taimakon mutanen Arewacin Najeriya.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Adams Oshiomhole, ya caccaki Babachir Lawan da Yakubu Dogara, yace ko ba su jam'iyyar APC zata kai ga nasara a 2023.
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar yace akwatin zabe kurum yake hange yanzu. Atiku Abubakar ya maida martani ga manyan PDP da suka kauracewa bude kamfe.
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu yayi wa gwamnatin tarayya martani cewa nufinsa na siyan makamai ga rundunar Amotekun shine don bai wa jama'a kariya.
Mataimakin daraktan gangamin kamfen din APC, Adams Oshiomole ya ce bai da masaniya ko dan takarar shugaban kasansu na nan a Najeriya yayin fara wanna kamfe.
Rikicin ko wanene zai zama dan takarar sanatan da hukumar zabe ta INEC ta amince dashi a APC a mazabar Yobe ta Arewa ya kawo karshe, domin an zabi Bashir Machin
Siyasa
Samu kari