Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo sun yi martani ga Atiku kan ikirarin cewa shi ne zai kasance tsanin da zai kai Ibo shugabancin kasa, sun kwatanta batun da abin dariya.
An bada asusun yakin neman zaben shugaban kasa da nufin Peter Obi ya kai labari a takaran da yake yi. Tun a jiyan dai wasu masoya sun fara aikawa da kudinsu.
An samu wani babba a jam’iyyar APC da ya bayyana gaskiyar halin da Bola Tinubu yake ciki. Wannan jigo a tafiyar APC ya fadi halin da ya ga Bola Tinubu a Legas.
Za a ji Bola Tinubu zai kara mutane 2, 000 a kwamitin kamfe bayan rigima ta barke a takarar APC. Da alama ‘Dan takarar shugaban kasan zai busa bayan ya ciza.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana kadan daga abubuwan da ya shirya idan ya gaji kujerar Buhari bayan zaben 2023.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Accord ya bude wasu daga kudurorin da ke ransa kuma ya shirya yiwa 'yan Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya sha alwashin ba zai yi sasanci da yan bindiga ba idan an zabe shi shugaban kasa a babban zaben
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya ce zai tattuna da 'yan aware a lokacin da 'yan Najeriya suka zabe shi don ya gaje kujerar Buhari
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gargaɗi 'yan takara, 'yan Najeriya da sauran masu ruwa da tsaki kan su guji duk wani mara kyau yayin kamfen zaɓen 2023.
Siyasa
Samu kari