A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Uwargidan shugaban kasa,Aisha Muhammadu Buhari tare da matar ‘dan takarar shugabancin kasa na APC,Remi Tinubu suna yi wata ganawa mai muhimmanci a ranar Lahadi.
Wata majiya da aka tattara ta bayyana cewa tuni kowa a jam'iyyar PDP ya sa a ransa cewa za'a tasa harkokin Kamfe ko da ba bu gwamna Wike da 'yan tawagarsa.
Mai neman darewa kujera lamba daya a Najeriya karƙashin inuwar NNPP Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace NNPP ta shirya tsaf zata baiwa mutane mamaki a zaben 2023.
Kusoshin Kiristocin APC sun yi watsi da Bola Tinubu, sun kawo dalilin canza sheka a lokacin da suka hadu da wasu ‘yanuwansu Musulmai daga Abuja da jihohin Arewa
Hukumar yan sanda reshen jihar Osun ta musanta bididyo da rahoton dake yawo a kafafen sada zumunce cewa an farmaki Bola Tinubu, tace labarin da Bidiyo tsoho ne.
Bincike ya nuna cewa, kasafin kudin 2023 da shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar a makon jiya ya bayyana adadin kudaden da ofishinsa da na mat
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, yace bai da niyan daukaka kara kan hukuncin kotu da ya haramta masa takarar kujerar sanata mai wakiltan Yobe ta arewa.
Aniagwu, mai magana da yawun majalisar yakin neman zaben shugaban kasa a inuwar PDP yace babu dan takarar da ke da kyakkywar shirin gyara Najeriya kamar Atiku
Mataimakin sakataren labaran jam’iyyar APC na kasa, Murtala Ajaka, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya saita 'yan majalisarsa kan takarar Tinubu.
Siyasa
Samu kari