Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Dr. Doyin Okupe ya fitar da sunayen mutane 1200 da za su yi wa LP aikin yakin neman zabe. Kakakin jam’iyya, Arabambi Abayomi ya nuna bai san da batun ba tukuna.
A wani taron manema labarai da aka yi, shugaban CUPP yace ana so a fasa amfani da na’urar BVAS a zaben 2023, wannan ya jawo ake neman a sauke shugaban INEC.
PDP ta tsaida yawon yakin neman zaben shugaban kasa cak saboda rigimar gida. Atiku Abubakar ya hada tawaga da za tayi masa aikin lallashin Gwamna Nyesom Wike
Jam'iyyar ADC ta sanar da korar dan takararta na shugaban kasa Dumebi Kachikwu da abokin takararsa, Ahmed Rufai a hukumanci yayin da ake ci gaba da shirin zabe.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, a ranar Laraba, ya kaddamar da ofishin jam'iyyar a Jihar Legas. A wurin bikin kadamarwar ofishin d
Babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP ta ɗage gangamin tarukan yakin neman zaben shugaban kasa a wasu jihohi kan wani ci gaɓa da aka samu a rikicin Atiku da Wike
A ranar Laraba12 ga watan Oktoba ne wasu mambobin APC akalla 2000 suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP ta dawa a jihar Yobe dake Arewa maso Gabashin Najeriya.
Awanni bayan bude kamfen shugaban kasa na jam'iyyar PDP a Uyo, wata kungiyar masu tallata Atiku ta ce ta gaji haka nan, ta janye goyon bayan da take masa .
Dan takarar gwamnan Kano na jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Injiniya Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida-Gida ya ce jam'iyyarsa da magoya baya ba z
Siyasa
Samu kari