Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Hon. Abdulmumini Jibril kofa ya yi taro a Kiru, yana neman NNPP ta samu kuri’a miliyan 5 Kofa yake cewa za su shiga lungu da sako domin tallata ‘dan takaransu.
Ganawar tawaga uku ta jam'iyyar APC da ta hada kwamitin ayyukanta na kasa (NWC) da tawagar gangamin kamfen na 'yan takarar gwamnoni da shugaban kasa sun taru.
Shugabar matan jam'iyyar APC ta kasa, Dr. Betta Edu, tace ba zai yuwu a ganta karkashin wasu mambobi ba a matsayinta na mace lamba ɗaya a jam'iyya mai mulki.
Daga barin kurkuku, Joshua Dariye ya fallasa yadda ya kashewa PDP kudin da ake zargin ya sata. N266m cikin kudin da ake zargi na sata sun tafi ne a yakin zabe.
Sanata Kabiru Gaya ya tabbatar da cewar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo suna tare.
‘Ya ‘yan jam’iyyar hamayya ta LP sun zauna da Mukhtar Shehu Shagari, inda tsohon mataimakin Gwamnan na Sokoto ya ki amincewa ya zama abokin takarar Peter Obi.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya naɗa sabbin mashawarta sama da 14,000 a gwamnatinsa yayin da ya rage yan watanni da sauka daga kan kujerar a zaɓen 2023.
Gabanin babban zaben shekarar 2023, hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta fitar da jerin sunaye na karshe ne yan takarar shugaban kasa. A cewar jerin sunayen, ja
Sanata mai wakiltar Enugu da gabas a majalisar dattawan Najeriya, Chimaroke Nnamani, ya gargaɗi jam'iyyar PDP kar ta yi kuskuren cewa zata watsarda su Wike.
Siyasa
Samu kari