Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar PDP, Bola Ahmed Tinubu tare da mataimakinsa KAshim Shettima sun dira birnin Maiduguri domin kamfensu na jihar Borno.
Wasu jam'iyyun siyasa biyar a Najeriya sun rushe tsarinsu zuwa cikin inuwar jam'iyyar PDP kana sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Majalisar ɗinkin duniya ta bayyana shakkun da take da su kan yiwuwar a gudanar da zaɓuka a Najeriya. Ofishin majalisar na Najeriya shine ya bayyana shakkun UN
Babbar Kotun tarayya mai zama a Akure, babban birnin jihar Onod ya jiƙawa jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan aiki, ta kori dan takararta na majalisar tarayya.
Jam'iyyar APC a jihar Adamawa ta dakatar da ƴar takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar. APC ta dakatar da Aisha Binani, daga jam'iyyar.
Bashir Ahmad, Mashawarci na musamman ga Shugaba Buhari kan sadarwa na zamani, ya fada wa Gwamna Ganduje na Kano ya kai tsaffin kudinsa CBN idan na halas ne.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya soki tsarin sauya naira na CBN yana mai cewa akwai wasu yan takarar shugaban kasa 2 da mataimaki suna da miliyoyin sabbin naira
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NNPP, yace yanzu shugaba Buhari ya mayar da dukkanin masu yin takara talakawa, dalilin sauya fasalin kuɗi da Buhari yayi
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya aka sauya fasalin takardun kuɗi a Najeriya. El-Rufai yace tuggu ne aka haɗawa Tinubu
Siyasa
Samu kari