Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Abdullahi Umar Ganduje ya yi wasu kalamai masu zafi da ake ganin da Muhammadu Buhari yake. Gwamnan yana zargin an yi canjin kudi ne domin a hallaka APC a 2023.
Mai neman shugabancin Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya ziyarci gwamnan Oyo, Seyi Makinde a Ibadan yau Alhamis.
Remi Tinubu, mai dakin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, ta ce ba kudi suke da shi ba kama yadda ake zato.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya nesanta kansa da jita-jitar da ake yaɗawa cewa zai koma APC, ya ce yana nan daram a PDP bai taba tunanin sauya sheka ba.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisar Kaduna ya ce ya kamata a samar da shugaban kasa na gaba ne ta hanyar sahihin zabe ba siyan kuri'u ko sayar da mukami ba.
Mai neman kujerar gwamnan jihar Neja a inuwar PDP, Isah Liman Kantigi, ya yi barazanar mutuwa ga duk wanda ya karbi kuɗinsa amma ya fasa jefa masa kuri'arsa.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku zai kammala yaƙin neman zaɓen sa a jihar sa ta Adamawa a ranar Asabar ta ƙarshen makon nan da muke.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba shi ba sulhu da bangaren shugabancin PDP karƙashin Dakta Iyorchia Ayu wanda Atiku Abubakar ke goyon baya.
Kotu ta zauna a ranar Laraba 15 na watan Fabrairu don cigaba da sauraron karar da gwamnonin jihohi suka yi kan FG da CBN game da hana amfani da tsaffin naira.
Siyasa
Samu kari