Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Sanatoci su na so jami'an ma'aikatar tattalin arziki da kasafin su bada bayanin wasu kudi, amma ana masu wasa da hankali, za su ‘yan sanda a cikin maganar.
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar yace da zaran ya zama shugaban kasa, zai kawo karshen matsalar yawan rikice-rikicen da ake samu a jihar Filato.
Sanatan na Kudancin jihar Kaduna ya ba Gwamnatin Muhammadu Buhari 50-60%, yana ganin matsalar tana ga na kusa da shi, Sanatan ya yi bayani a kan El-Rufai da APC
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ko kadan babu wani saɓani da takaddama tsakaninsa da Atiku Abubakar, yakinsa kawai a sauya Ayu daga shugaban PDP kawai
Osita Okechukwu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya bayyana cewa Atiku Abubakar ba barazana bane ga takarar Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Gabannin babban zaben 2023, jama’a basu fito ba a gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a jihar Filato. Taron ya kasance a bushe ba mutane.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa, Yahaya ya roki mazauna jihar su garzaya ofisoshin INEC su karɓo katin zaɓensu kana su dangwalawa APC sak a Zaben 2023.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana matsayarsa game da shugabancin PDP da kuma abin da ya sa a gaba. Ya ce ba zai zabi Atiku sai ya ci ka'ida.
Tsohon gwamnan Legas dake fatan zama kujerar shugaban kasa a 2023, Bola Ahmed Tinubu, yace yan Najeriya sun warke da zaran ya zama shugaban kasa insha Allah.
Siyasa
Samu kari