Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Shugaban kasa mai barin gado, Muhammadu Buhari, da shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Tinubu sun gana a Aso Rock sun yi sallar Jummu'a tare a Masallaci.
Zababben shugaban kasa a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, da Kashim Shettima sun karbi bakuncin gwamnonin jam'iyyar APC da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero.
An ja hankalin hukumomin tsaro da su kara tsaurara matakan tsaro ga zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima saboda barazana.
Biyu daga cikin ƴan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Kogi, na neman kotu ta soke zaɓen fidda gwanin
Shugaban ƙasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya ce zai zauna na tsawon watanni 6a mahaifarsa Daura bayan miƙa mulki a watan Mayu, daga nan zai koma Kaduna da zama.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta kasa ta karyata labarin da ke yawo cewa ta yanke shiyyoyin da zata bai wa shugabancin majalisar tarayya ta 10.
Muhammadu Buhari ya ce yin ci-rani ba laifi ba ne, halin da aka samu kai ne ya jawo haka. Mai magana da yawun Shugaban kasa ya fadi haka da aka yi hira da shi.
Rahotanni sun tabbatar da zaɓabɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya zaɓi Sanata Godswill Akpabio da Sanata Barau Jibrin, a matsayin shugaban majalisa ta 10..
Dole DSS ta yi gaggawar sakin magoya bayan PDP da aka cafke a Adamawa. Alkali Christopher Dominic Mapeo ya yi umarni a sake su, kafin ya daga kararsu zuwa Mayu.
Siyasa
Samu kari