Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Dan takarar shugaban ƙasa a babban zaben 2023 karkashin inuwar PDP, Atiku Abubakar, da Namadi Sambo, sun nuna har yanzu suna sa ran samun nasara a gaban Kotu.
Muktar Aliyu Betara, ɗaya daga cikin ƴan takarar da ke neman kujerar kakakin majalisar wakilai, ya bayyana dalilin na bijirewa APC kan shugabancin majalisar.
Zababben mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya ce gwamnatin Tinubu ba zata maimaita kuskuren da shugaba Buhari da Jonathan suka yi ba a baya.
Idris Wase, mataimakin kakakin majalisar wakilai ya ayyana a hukumance aniyar sa ta zama kakakin majalisar wakilai ta 10. Wase ya yi fatali da matsayar APC.
Wata kungiya ta zargi gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas da haɗa hannu da Bola Ahmed Tinubu, wajen ruguza ƙarar da 'yan adawa suka shigar a gaban Kotun zabe.
Mataimakin shugaban kasa mai jiran gado, Sanata Kashim Shettima, ya ce APC ta duba muhimman abubuwa kafin cimma matsayar goyon bayan Godwin Akpabio da Abbas.
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar LP, Peter Obi, ya ce a lokutan baya, shugaban INEC, Mahmud Yakubu, ya yi aiki a karkashinsa a kwamitin TETFUND.
‘Yan Takaran Majalisa sun watsawa Kashim Shettima kasa ido. Sanata Shettima bai samu damar zama da Wase, Betara, Jaji, Soli da sauran masu takarar majalisa ba
Zababben mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashin Shettima, ya karbi bakuncin ɗan takarar kakakin majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas da tawagarsa a Abuja.
Siyasa
Samu kari