Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce shi da sauran gwamnonin arewa sun marawa Bola Tinubu baya ne domin cika sharadin tsarin karba-karba a APC.
Gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ya fara jin ƙanshin nasarar Atiku Abubakar a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya.
Sanata Orji Uzor Kalu, Mohammed Musa tare da zababbaben Sanata Abdulaziz Yari Abubakar sun kai kokensu ga shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Adamu dangane
Za a ji jigon jam'iyyar APC, Ambasada Ahmadu Haruna Dan Zago, ya ja hankalin magoyan jam'iyyar a kan cewa APC za ta cigaba da rike kujerar gwamnan Kano a 2023.
Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta canza tunani a kan shugabancin majalisa. Boren Sanatoci da ‘Yan Majalisan Arewa zai tursasa Shugabannin APC su yi amai su lashe
Kotun koli a Najeriya ta yanke hukuncin cewa babu dokar da ta tilastawa hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta tura sakamakon zabe ta Intanet nan take.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya fara zuwa yin bankwana, ya kai ziyara fadar Sarkin Katsina da Sarkin Daura, ya nemi mutane jihar su yafe masa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa har yanzu yana jin mulki zai dawo gare shi saboda magudin da aka tabka a zaben da ya gudana.
Ganin cewa ‘yan kwanaki su ka rage Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci, an fara tattaro nasarorin da gwamnatin Muhammadu Buhari ta samu a shekaru takwas.
Siyasa
Samu kari