Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Gwamnatin tarayya ta maida martani ga kalaman gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle, wanda ya nemi EFCC ta fara bincikar ministoci da hadiman shugaba Buhari.
Shugaban majalisar wakilai ta Najeriya Femi Gbajabiamila ya gargadi masu sun kawo cikas akan shugabanci majalisun tarayya da su guji bacin ran Bola Tinubu.
Wata majiya ta bayyana sunayen manyan 'yan siyasar da ake sa ran Tinubu zai bai wa mukaman ministoci da sauran manyan mukamai a gwamnatinsa mai jiran gado da
Shugaban tsagin jam'iyyar Labour Party, Lamidi Apapa, ya bayyana gaskiya dangane da batun karɓar N500m domin haddasa yi wa jam'iyyar zagon ƙasa a kotun zaɓe.
Bayan ya yi taron sirri da Bola Tinubu da Sanusi II, Kwankwaso ya iso Abuja, a Kano kuma Abba Kabir Yusuf ya dawo daga gida bayan ‘yan kwanaki a kasar Ingila.
Takarar Majalisa ta canza domin Alhassan Ado Doguwa ya koma goyon bayan Tajuddeen Abbas. Doguwa ya fasa neman takara a majalisa tun da jam’iyya ta raba gardama.
Shugaban majalisar waki;lai Femi Gbajabiamila ya ce ya yi nadamar goyawa Aminu Waziri Tambuwal baya wajen zama kakakin majalisar wakilai ta 7, duk da a lokacin
Mai alfarma sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya ce babu abinda zai hana ko ya dakatar da bikin rantsar da zababben shugaban kasa Bola
Gwamnatin tarayya na neman karbo bashin $800m daga kasar waje. Sanata Muhammad Ali Ndume ba zai yarda a ci bashin ba, ya ce zai kai Muhammadu Buhari gaban kotu.
Siyasa
Samu kari