Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Anambra ta musanta wani faifan bidiyo inda aka gano an kori gwamnan jihar, Charles Soludo daga filin taro da aka rantsar da Tinubu da ke Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce ya ƙauracewa bikin rantsarda Abba Gida Gida sabuwar gudun tashin yamutsi a tsakanin magoya bayansu.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana irin yanayin da ministocinsa da sauran masu rike da mukamai na siyasa suka shiga a 2015.
Sabon shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa wakilan kasashen Amurka, Birtaniya da na Saudiyya cewa Najeriya ba za ta wargaje ba, za ta.
Gwamna Bala Muhammed, na Bauchi ya ce gwamnatinsa a zango na biyu zata ɗauki matasa 20,000 aikin tsaro a wani ɓangaren kudirinta na tabbatar da zaman lafiya.
Mun tattaro abubuwan Bola Tinubu ya fada a wajen rantsar da shi. Shugaban ya kawo maganar tallafin fetur, ayyukan yi, tsaro, ya dage sosai a kan sha’anin matasa
Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, watau Abba Gida-Gida ya kori shugaban hukumar jin dadin alhazai da sauran mambobin majalisar gudanarwa baki ɗaya.
Daniel Bwala, hadimin dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ya taya shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima murnar kama aiki.
Dr. Dikko Umaru Radda ya fitar da mukaman farko. Arch. Ahmed Musa Dangiwa ya zama SSG, Jabiru Tsauri da Barr. Muhtar Aliyu Saulawa sun zama shugabannin fadar
Siyasa
Samu kari