Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnonin ci gaba na jam'iyyar APC sun nuna damuwarsu kan yadda yan kasuwa suka ƙara farashi nan take bayan kalaman sabon shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Abdulaziz Yari ya hada-kai da Sanatocin Jam’iyyun adawa domin karya APC, ya nuna kundin tsarin mulki bai hana masa tsayawa takarar kujerar majalisar kasa ba.
Tsoffin sanatocin APC sun bukaci masu neman takarar shugaban majalisar dattawa da su marawa Sanata Godswill Akpabio, dan takarar da jam’iyyar ta tsayar baya.
Shugaba Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanar da nadin George Akume, tsohon ministan Ayyukan Na Musamman a matsayin sabon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatinsa
Daga karshe, Shugaba Tinubu, ya tabbatar da nadin Femi Gbajabiamila, Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya a matsayin, shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta tabbatar da nasarar da dan takarar Gwamna a jihar Oyo karkashin jam'iyyar PDP Seyi Makinde ya yi a zaben 2023 da ya gabata.
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawar sirri da tsohon gwamna jihar Rivers, Nyesom Wike da tsohon gwamna jihar Delta, James Ibori da Gwamnan Oyo, Makinde
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi karin haske kan labarin da ke yawo a soshiyal midiya cewa gwamnan jihar, Dauda Lawal, ya ayyana naira tiriliyan 9 a kadarorinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyan cewa gwamnonin Najeriya mutane ne da ke da matukar muhimmanci ga nasarar da gwamnatinsa ka iya samu ko akasin haka.
Siyasa
Samu kari