Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Bayanai sun billo daga ganawar da aka yi tsakanin Atiku Abubakar, wanda ya riki tutar PDP a zaben 2023, Seyi Makinde, magajin Wike da sauran shugabannin PDP.
Tanko Al-Makura ya bayyana cewa ya janye karar da ya shigar gaban kotun zaben majalisar dokoki da ke garin Lafia saboda samar da zaman lafiya a jihar Nasarawa.
Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda ya fi shahara a bakunan mutane da Abba Gida-Gida ya fara rushe gine-ginen da aka yi a filayen gwamnatin jiha.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata ya kira gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin wucin gadi sannan ya sha alwashin karbarta a kotu.
Bola Tinubu ya gayyaci ‘Yan Majalisar PDP, LP, SDP, YP da NNPP zuwa Aso Rock. Sabon shugaban kasar ya dade ya na son zama shugaban Najeriya tun a shekarun baya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP. Gwamnan Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya zama sabon mataimaki.
Sabon gwamnan jihar Taraba, Dr. Kefas Agbu, ya yi shirin bincikar gwamnatin da ya gada ta Darius Ishaku. Gwamnan ya ce ba zai ƙasa a guiwa ba wajen binciken.
Gwamnatin jihar Kogi ta bayyana cewa wasu da ake zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin gwamna Yahaya Bello na tsakar ranar Asabar a hanyar zuwa Lokoja.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya bayyana yadda tsohuwar gwamnatin Matawalle ta siyo manyan motoci na alfarma na biliyan N2.79bn amma ko ɗaya bai bari ba.
Siyasa
Samu kari