Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Tsohon Ministan ayyuka a Najeriya ɗan asalin jihar Edo, Chief Mike Oziegbe Onolememen, ya sanar da ficewa daga jam'iyyar a wata takarda da ya rubuta.
Babban jam'iyyar hamayya na ƙasa watau PDP ta yi zargin cewa akwai wani abu a ƙasa dangane da wutar da ta laƙume wasu kayayyaki a Kotun Ƙolin Najeriya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu, ya bayyana nasarar da ya samu a Kotun zaɓe da ta kowa da kowa, inda ya ce gwamnatinsa na buƙatar goyon baya.
Jam’iyyar PDP a jihar Lagas da dan takararta na gwamna, Olajide Adediran, sun bayyana matsayinsu dangane da nasarar Babajide Sanwo-Olu a kotun zabe.
Tsohon dan majalisar tarayya, Shehu Sani, ya soki tsige Honorable Beni Lar da sauran yan majalisar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Filato.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta aika wa mataimakin gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa da takardar sanarwan yunkurinta na sauke shi daga kan muƙaminsa.
Korun sauraron ƙorafe-korafen zaben gwamnan jihar Legas ta ƙori wasu kararraki da aka kalubalanci nasarar gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya bayyana cewa tsohon gwamna, Darius Ishaku, bai bar masa ko kwandala ba a asusun gwamnatin jihar gabanin miƙa masa mulki.
Damilare Abioro jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), ya yi sharhi kan dakatarwar da aka yi wa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
Siyasa
Samu kari