Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Gwamnatin jihar Ondo ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa sun saci sa hannun mai girma gwamna da nufin yin kashe muraba da dukiyar al'ummar jihar.
Majalisar jihar Ondo ta janye karar da ta shigar kan rikicin tsige mataimakin gwamnan jihar bayan Shugaba Tinubu ya shiga tsakani kan rikicin jihar.
Allah ya yi wa tsoffin yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kwara rasuwa. Yan majalisar biyu sun mutu ne cikin awanni 48 a tsakani. Gwamnan jihar ya yi martani.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara bayan kotun zabe ta tsige shi, ya ba APC nasara wanda shari'ar ta jawo surutu.NJC ta ce za a kafa kwamiti da zai yi bincike.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar dan jam'iyyar PDP, Dennis Rowland Chinwendu a zaben.
Alhassan Ado Doguwa, dan majalisa mai wakiltar mazabar tarayya ta Tudun Wada/Doguwa a jihar Kano, ya ce ba yawan kuri'u kadai ke sa a ci zabe ba.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa yana goyon matakin Dino Melaye na kin zuwa kotu domin kalubalantar zaben gwamnan Kogi
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
Jam'iyyar SDP ta bayyana goyon bayanta ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu tare da yakinin Najeriya za ta samu ci gaba ta fuskar tsaro da tattalin arziki.
Siyasa
Samu kari