A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Sabon rikici ya barke a jam’iyyar LP yayin da Oluchi Oparah ta bukaci Julius Abure, shugaban jam’iyyar na kasa da ya ba da ba'asin yadda ya kashe kudaden jam’iyyar.
Gwamnonin da aka zaɓa karkahsin inuwar jam'iyyar PDP na ganawa yanzu haka a birnin tarayya Abuja kan hauhawar farashi da yunwar da ke damun yan ƙasa.
Gamayyar kungiyoyi masu goyon bayan jam'iyyar APC ta yi kira ga Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran 'yan adawa su tsamo talakawan Najeriya daga talauci.
Stella Okotete da Nasir El-Rufai suna cikin wadanda aka hana su zama Ministoci. Idan da akwai zancen tsaro, Okotete ta ce babu ta yadda za a bari ta zama Darekta.
Tsohon mamban Majalisar jihar Ondo, Hon. Tomide Akinribido ya watsar da kashin jam’iyyar PDP tare da komawa APC mai mulkin jihar a jiya Juma'a 9 ga watan Faburairu.
Jam'iyyar APC a jihar Kano da Umar Ganduje sun tafka mummunar asara bayan ciyamomin kananan hukumomi uku sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP a jihar.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, Hon. Muhammd Bello Shehu ya yi abin alkairi ga magoya bayan jam'iyyar NNPP a mazabarsa da ke jihar Kano.
Jam'iyyar APC mai mulki ta amince ƴan takara 12 da suka sayi fom din nuna sha'awa da tsayawa takara su shiga su fafata a zaben fidda ɗan takarar gwamnan Edo.
Jigon jam’iyyar APC kuma tsohon kwamishina a jihar Kano, Ilyasu Musa Kwankwaso ya yabawa matakin fitar da abinci da Shugaba Tinubu ya yi a wannan mako.
Siyasa
Samu kari