Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ke ikirarin shi ne halastaccen shugaban ADC na ƙasa ya bayyana cewa rashin ganin jama'a a taron da ya shirya, akwai dalili.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 a jihar Akwa Ibom, John Akpanudoedehe, ya ce zai iya komawa jam'iyyar APC ne kawai idan aka cika wasu sharudda.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Mohammed Umar Bago ta bada umarnin sakin Aisha Jibrin, jagorar zanga-zangar nan da aka yi a Minna.
Mai ba gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato shawara na musamman, Buhari na Mallam, ya yi murabus daga kan muƙaminsa saboda abinda ya kira cin mutunci.
Nentawe Yilwatda ya fadi yadda ake ci da addini, a yaudari mutane lokacin zabe a Jihar Filato. Duk ‘dan siyasar da aka likawa tambarin ‘dan takaran musulmai ya fadi.
Kungiyoyin da fafutukar tabbatar da demokuraɗiyya a Arewacin Najeriya sun ce yankinsu na nan tare da Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu duk da halin da ake ciki na wahala.
Wani babban jigo a jam'iyyar NNPP, Ambasada Olufemi Ajadi Oguntoyinbo ya bayyana cewa jam'iyyarsa zata iya kai labari a zaben shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon Sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo na fuskantar barazanar zuwa gidan yari kan zargin akwai cin hanci a Kotun Daukaka Kara yayin yanke hukunci.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa majalisar na jin raɗaɗi irin wanda ƴan Najeriya ke kuka kuma suka tare da su a kowane hali.
Nnaemeka Obiareri, ya zargi gwamnati da batar da N23tr a iska. A lokacin Muhammadu Buhari yana mulki, ana zargin an karbi bashin N23tr a hannun bankin CBN.
Siyasa
Samu kari