Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gargadi kafafen yada labarai da su daina kira Daniel Bwala a matsayin hadiminsa. Ya fadi dalilansa.
Akwai yiwuwar wasu jami’an da Abba Kabir Yusuf ya aika kananan hukumomi za su zama kantomomi. Idan aka kawo shugabannin rikon kwarya, ana barazanar zuwa kotu.
Jigon jam’iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya yi watsi da kiran da APC ke yi masa na ya bar NNPP ya dawo cikinta.
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya jagoranci rantsar da sabbin sanatocu uku da suka fito daga jihohi 3 bayan sun ci zaben cike gurbi.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari gidan sanatan Imo ta Arewa, Sanata Ndubueze, sun kashe dan sanda yayin da jigon APC ya tsallake rijiya da baya a Imo.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya bai wa Kwamishinonin jihar wa'adin kwanaki 10 da su rubuto dukkan ayyukan da suka aikata a ofisoshinsu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tura sunayen sabbin daraktoci 5 da ya naɗa a babban bankin Najeriya zuwa ga majalisar dattawa ranar Talata, 13 ga Fabrairu.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Jagora a APC, Garba Kore ya fadawa Gwamnatin Abba ta cire Sarakuna da aka kirkiro a Kano. A lokacin baya shi yana cikin wadanda suka yi maraba da kirkiro sarakuna.
Siyasa
Samu kari