Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Babban alkalin jihar Edo, mai shari'a D. I. Okungbowa, ya kafa kwamitin mutane 7 da zasu gudanar da bincike kan zargin da majalisar take wa mataimakin gwamna.
Deji Adeyanju ya yi magana kan motsin da Nasir El-Rufa'i da Peter Obi suke yi kan siyasar kasar nan. Deji ya ce Shugaba Bola Tinubu za su yi wa aiki a 2027.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya ce ba zai yi gigin tarar faɗa da shugaban kasa ba saboda shi ne juya akalar kuɗaɗen shigar jihar da yake mulki.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce jam'iyyar za ta kwace jihar Anambra ganin yadda suka ware kansu saboda rashin kasancewa da Gwamnatin Tarayya.
Yayin da ake jita-jitar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zai bar APC, an yi hasashen zai hade da Peter Obi kan zaben 2027 da ake tunkara a Najeriya.
Jigon jam'iyyar APC, Dr. Modibbo ya ce Nasiru El-Rufai ya kai ziyara ofishin jam'iyyar SDP domin sharar fagen tunkarar zaben 2027 kuma zai iya kalubalantar Tinubu.
Gwamna Ahmed Usaman Odo na jihar Kogi ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan lamarin tsaron jiharsa, sun tattauna muhimman batutuwa ranar Laraba.
Mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da Kashim Ibrahim Imam da jiga-jigan jam'iyyar APC sun ziyarci Nasiru El-Rufai a gidansa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP, yayin da ake ci gaba da jita-jitar zai fice daga APC.
Siyasa
Samu kari