Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Tsagin Abure ya wanke gwamnati, ya zargi Obi da Otti da haifar rikicin jam'iyyar LP. Abure ya ce Obi ya gaza jagorantar LP kuma ya kamata ya yarda da kuskurensa.
Tsohon mai magana da yawun bakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar a 2023, Segun Showunmi ya shawarce shi kan shirin da yake yi na kafa hadaka.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku, Segun Showunmi ya bayyana cewa zai iya barin PDP ya koma APC idan abubuwa suka ci gaba da lalacewa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa za su tabbatar da cewa an kirga kuri'un da aka kada musu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti kuma jigo a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, Fayemi Fayose ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta fi ta Muhammadu Buhari.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ve lokaci ya yi da ƴan Najeriya za su farka daga barci, su canza wannan gwamnatin ta APC a 2027.
Yan Majalisu na jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana cewa ka da aga lafin dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara idan ya amince ya koma APC.
Jam'iyyar APC a jihar Rivers ta aika da sakon gargadi ga Gwamna Siminalayi Fubara. Ta bayyana cewa dole ya nemi sulhu na gaskiya idan yana son ya tsira daga tsigewa.
Fayose ya kai ziyarar Sallah ga Tinubu, ya yaba masa kan kokarin tattalin arziki. Ya musanta sauya sheka, yana mai cewa ba zai bar PDP ba duk da matsalar ta.
Siyasa
Samu kari