Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Bashir el-Rufai ya caccaki ɗan’uwansa Bello kan sauya sheka zuwa ADC, yana zarginsa da fifita muradun kansa da kuma tambayar biyayyarsa ga iyali.
Wata kungiyar matasa a karkashin PDP ta bayyana shirin ta na sayen fom din takarar shugaban kasa ga Gwamna Seyi Makinde domin karawa da Tinubu a zaben 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi martani mai zafi ga ministan babban birinin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan sharuddan da ya gindaya ga PDP.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, tare da magoya bayansa a PDP sun gindaya sharuddan samun zaman lafiya a babbar jam'iyyar adawa.
Kansilolin APC a majalisar Abuja sun tsige shugaban majalisa, Mathew Yare, tare da maye gurbinsa da Jankaro Ibrahim. Sai dai, Yare ya ce matakin ya saba doka.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Rivers, Tony Okocha ya ce jam'iyyar APC za ta yi aiki da Siminalayi Fubara idan ya dawo mulki a watan Satumbar 2025 da muke ciki.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa Najeriya ta yi rashin wasu yan majalisa da suka bar duniya bayan rantsar da su, daga cikinsu akwai mata har guda biyu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya nuna cewa babu wani yunkurin bata suna da zai hana Shugaba Bola Tinubu yin tazarce.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta kore korafin wasu manyan 'yan siyasar Arewacin Najeriya inda ta ce babu kuskure a yadda Bola Tinubu ke gudanar da mulki.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kan zaben 2027, ya ce akwai mutane uku da za su iya kayar da shi, ya cire Jonathan daga jerin.
Siyasa
Samu kari