A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi tsokaci a kan yadda alaka take tsakaninsa da magajinsa, Dr Abdullahi Umar Ganduje kafin tayi tsami.
Jihar Kano - Mambobin Kwamitin da uwar jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta tura jihar Kano sulhunta 'yayan jam'iyya sun dira kum sun fara aikinsu.
Uche Secondus, tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), na kasa ya bukaci jam'iyyar ta dakatar da shirye-shiryen da ta ke yi don gudanar da gan
Kwamitin tantancewar jam’iyya PDP ta tarayya ta bayyana yadda ta hana mutane 3 takarar zaben ranar 30 da 31 ga watan Oktoba kamar yadda Premium Times ta ruwaito
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, ya karyata rad-radin da ake yin a cewa yana shirin barin jam’iyyar Peoples Democratic Party zuwa All Progressives Congress.
Biyu daga cikin manyan jiga-jigan siyasa kuma mabiya gwamnan jihar Kao, Abdullahi Umar Ganduje, sun yi musayar yawu gaban uwargidan gwamna, Farfesa Hafsat Gandu
Ken Nnamani ya wallafa littafi a game da yunkurin tazarcen da aka yi a 2007. Nnamdi yace Olusegun Obasanjo ya nemi ya cigaba da zama a ofis bayan wa’adinsa.
Abdullahi Ganduje ya aikawa tsohon Mai gida Kwankwaso sakon taya shi murnar cika shekara 65. Gwamnan na jihar Kano ya yabi Kwankwaso duk da cewa an ja daga.
Hon. Ado Doguwa ya yi wa wadanda yake wakilta ruwan miliyoyin kudi da kayan sana'a. Tun a shekarar 1999 mutanen Tudun Wada da Doguwa suke zaben Ado Doguwa.
Siyasa
Samu kari