Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Jam'iyyar YPP reshen jihar Kwara ta yi kira ga matasa a fadin kasar da su je su yi rijistar katin zabe domin cimma irin shugabancin da suke muradi a kasar nan.
Wani babban jigon jam'iyyar APC mai mulki, kuma tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Yobe, Alhaji Aji Kolomi, ya bayyana ficewar sa daga cikin jam'iyyar APC .
Kungiyar matasa daga arewacin Najeriya sun nemi jam'iyyun siyasa su mika tikitin sugabancin kasa a zaben 2023 ga jagoran jam'iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu.
Gabannin babban zaben 2023, babban limamin coci a Najeriya, Prophet Elijah Moses, ya yi hasashen cewa kabilar Igbo ce za ta samar da shugaban kasa kuma kirista.
Andy Uba yace mai dakin gwamnan jihar Anambra za ta shigo jam’iyyar APC. Sanata Uba ya bayyana haka ne da yake martani a kan sauya-shekar mataimakin gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau, a ranar Laraba ya ce bangarensa ba za ta amince da wasu sabbin shugabanni da aka zaba ba yayin gangamin zaben jam'i
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, yace ba inda zai je, yana nan daram a cikin jam'iyyar APC, zai jira yaga abinda uwar jam'iyya zata zartar.
A karshen watan Oktoba ne PDP za ta gudanar da zaben shugabanni na kasa. Kawo yanzu jam’iyyar hamayyar ta samu Naira miliyan 63 daga saida fam din yin takara.
FCT Abuja - Mamban jam'iyyar All Progressives Congress APC, Cham Sharon Faliya, ya bayyana cewa abinda ke faruwa a Kano ba bakon abu bane a siyasar Najeriya.
Siyasa
Samu kari