Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar ICPC za ta gurfanar da tsoffin mukarraban El-Rufai kan zargin karkatar da Naira miliyan 64, yayin da tsohon gwamnan ya musanta zargin cin hanci.
Al'ummar mazabar Bauchi ta Kudu sun yi godiya da Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta tallafawa ɗalibai da littattafai domin inganta harkokin ilimi a jihar.
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yi Allah wadai da harin da 'yan bindiga suka kai kan ma'aikatan lafiya a babban asibitin Kankara.
Hedkwatar sojojin Najeriya watau DHQ ta bayyan cewa wasu mayaka daga ƙasashen ketare sun shigo Najeriya, suna da hannu a hare haren da aka kai kwanan nan.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a sassa daban-daban na kasar nan, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda kusan 200 a fafatawar da suka yi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tara manyan jami'an gwamnati da gwamnonin jihohi a Abuja domin tattaunawa da fahimtar kudirin haraji. Za su yi taron kwanaki biyu
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Labarai
Samu kari