Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Gwamnatin Oyo karƙashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta lashi takobin tabbatar da tsaron al'umma ko ta wane hali, ta ɗauki matakin hana miyagu sakat.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Ministan walwala da yaki da talauci, Nentawe Goshwe Yilwatda, ya kare shirin da ma'aikatarsa na kashe N300m domin siyo kayan ofis. Ya ce ma'aikatar na bukatar kudin.
'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.
Kungiyar kwadago ta ƙasa reshen jihar Kano ta ba Abba Kabir Yusuf lambar yabon gwamnan da ya fi kishin ma'aikata saboda yadda yake inganta walwalarsu.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi gargadi kan hada kai da 'yan ta'addan Boko Haram. Ya bukaci jama'a da su guji yin hakan.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kwace filayen mutane da kamfanoni sama da 500 saboda gaza biyan kudin mallakar kadarorinsu.
Manyan sojojin Najeriya da suka yi ritaya sun fallasa kungiyoyin da suke tallafawa Boko Haram da kudi da makamai. Sun bukaci a kori kungiyoyin a Arewa.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL, Malam Mele Kyari ya ce sun miƙawa gwamnatin Najeiya Naira tiriliyan 10 daga watan Janairu zuwa Satumba, 2024.
Labarai
Samu kari