Adeniyi Adeyemi ya bayyana shirye-shiryen sa na hadin gwiwa da ICPC bayan Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci hukumar ta binciki huldar hkumar PFIPC.
Adeniyi Adeyemi ya bayyana shirye-shiryen sa na hadin gwiwa da ICPC bayan Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci hukumar ta binciki huldar hkumar PFIPC.
Wata kungiyar farar hula da ke ayyukan siyasa ta CNPP ta fara kira a sauke manyan jami'an gwamnatin Bola Tinubu kan samar da ma'aikatar bogi a Najeriya.
Rahotanni sun ce yan sanda sun ceto basarake, Onogie na Udo-Eguare, wanda aka sace a ranar 3 ga Fabrairun 2025, bayan kwana hudu a hannun masu garkuwa da mutane.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai, ya tabo batun binciken da ake yi kan mahaifinsa kuma tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai.
'Yan bindigan da suka tafka aika-aikar kashe dan majalisar dokokin jihar Anambra, sun fitar da bayani kan ta'addancin da suka yi. Sun ce sun harbe shi sau biyu.
Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya bayyana cewa yana da burin shiga soja, amma hakan bai samu ba saboda wasu dalilai inda ya yaba wa tasirin marigayi yayansa.
Josef Onoh, jigon jam'iyyar APC ya bayyana cewa ikirarin da tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya yi cewa an samu ci gaba a mulkinsa ba gaskiya ba ne.
Masanin addinin Kirista, dan siyasa, Fasto Reno Omokri ya jinjinawa annabi Muhammad SAW da Musulmai. Ya ce tsare tsaren Musulunci abin burgewa ne.
Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi a Gombe sun dakatar da Dagacin Kagarawal, Usman A. Bello, bisa zargin saran wani maraya da adda sau da dama.
Sabon limamin Abuja, Sheikh Abdulkadir Salman Sholagberu ya yi nasiha ga malamai masu rigima da juna a kafafen sadarwa yayin hudubarsa ta farko a Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da jikkata wasu da dama.
Labarai
Samu kari