Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
Wata kungiyar farar hula da ke ayyukan siyasa ta CNPP ta fara kira a sauke manyan jami'an gwamnatin Bola Tinubu kan samar da ma'aikatar bogi a Najeriya.
Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana tarin nasarorin da dakarun sojoji masu yaki da 'yan ta'adda a sassan daban-daban na Najeriya suka samu a cikin mako guda.
Bayan yan uwan dan TikTok mai yada badala sun hukunta shi, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya jinjina musu inda ya bukaci a yi koyi da su cikin al'umma.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu wata fashewa a matatar man Warri, ya ce rahoton da ake yaɗawa ƙarya ne.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa dakarunta sun cafke mutane tara da ake zargi da hannu a kisan Ɗan Majalisar dokokin jihar Anambra, Hon. Justice Azuka.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addancia jihar Neja. Yan bindigan a yayin harin sun yi awon gaba dawasu yan mata zuwa cikin daji. Sun kashe jami'in tsaro.
Wata kungiyar kare dimukradiyya ta bukaci Malam Nuhu Ribadu da ya dakatar da Nasir El-Rufai' kan wasu kalamai da take ganin suna da hadarin tayar da fitina a Kaduna.
Babban hafsan tsaron ƙasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa dakarun sojoji sun matsawa ƴan ta'adda lamba a jihar Zamfara, sun kashe wasu.
Kotu ta ba da belin tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki bayan sake gurfanar da shi a gaban kotu kan zargin lalata da dirka wa wata mata ciki a Abuja.
Labarai
Samu kari