Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu asarar rayuka bayan mafarauta sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kuma yi barna bayan sun kai wani hari a cikin kauye.
Rahoton hukumar kula da albashi na 2007 ya nuna cewa shugabannin kasa na samun fiye da Naira miliyan 10 a kowace shekara, alawus din mazaba kadai na kai N8m.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya bayyana cewa 'yan Najeriya na shan wahala a karkashin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Bayan shafe wata 4 babu labari, mataimakin gwamnan Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya dawo Jalingo bayan rahoto ya ce ya yi jinya a Abuja da kasar Masar.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun hallaka dan bindiga daya tare da kwato bindiga.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari, ya bayyana cewa a shirye yake ya ba ds bayani kan yadda ya gudanar da shugabancinsa a kamfanin na mai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yarda da kalubalen rashin tsaron da ake fama da shi a kasar nan. Ya ce dole sai an kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Kungiyar PAPSD ta nuna rashin jin dadin kan kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar Zamfara. Ta bayyana cewa akwai siyasa a cikin lamarin.
Fitaccen dan siyasa daga Kano, Abdulkareem Abdussalam Zaura, wanda aka fi sani da AA Zaura ya gana da matasa domin kawo karshen fadan daba a jihar.
Labarai
Samu kari