Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), sun tsare tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kolo Kyari, bayan fara bincike.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ba za ta janye karar da ta shigar kan Godswill Akpabio ba, yayin da a hannu daya wasu ke zarginta da siyasantar da lamarin.
'Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a wani sansanin sojoji da ke jihar Yobe. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojojo tare da lalata kayayyakinsu masu yawa a harin.
Babbar Kotun Tarayya mai zaman birnin tarayya Abuja ta ɗage sauraron shari'ar tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman sakamakon rashin mai fassara.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda a matsayin mai gaskiya, rikon amana da sadaukarwa, ya ce zai kasance tare da shi.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi zargin ana kokarin dagula harkokin hukumar alhazai ta NAHCON da bata sunan shugabanta, Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan.
rundunar 'yan sandan jihar Gombe ta kama wani matashi mai suna Joseph Babari da aka dauka haya domin yin fada a jihar Filato. An kama shi da bingida a Gombe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukacu dakarun sojojin Najeriya su tashi tsaye, su murkushe duk wata barazana ta tsaro da ta hana al'umma zaman lafiya.
Labarai
Samu kari