Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Tsohon Manjo a rundunar sojin Najeriya, Joe Ajayi ya rasa ransa a hannun masu garkuwa da mutane bayan an ba su kuɗin fansa har Naira miliyan 10 a jihar Kogi.
'Yan kasuwar man fetur za su sauke farashin man fetur a Najeriya zuwa N700. Za su sauke farashin ne saboda sabani da Dangote da hada kai da kasashen waje.
‘Yan bindiga sun kai hari a Karongi, Baruten da ke Kwara, ina suka kashe mutum ɗaya, suka ƙone gidaje. An ce sojoji da 'yan sa kai sun fatattake su daga baya.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai hari kan wani kwamishina a jihar Imo da kuma wasu mutane guda uku da suka sha da kyar.
Hon. Aminu DanHamidu, shugaban karamar hukumar Bindawa a jihar Katsina, ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnati da al’umma sun yi jimamin wannan rashi.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Tangaza ta jihar Sakkwato sun nuna cewa an rasa rayukan mutane 6 da wani bam ya tashi da mutane ranar yawon sallah.
A labarin nan, za ji cewa fadar shugaban kasa ta yi zazzafan martani ga Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume bayan zarge-zagen da ya yi a kan gwamnatin Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan Ebonyi kuma ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu da ayyukan alheri da yake yi a kasa.
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
Labarai
Samu kari