Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Fitaccen malamin addinin musulunci daga Kano, Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya zama sabon shugban Majalisar Shari'ar Musulunci ta Najeriya watau SCSN.
Bayan yada jita-jitar korar Bello Matawalle, wata ƙungiya mai suna 'Guardians of One Nigeria' ta gargadi masu yaɗa labarin da ka da su dagula ayyukan ministan.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai ziyarci jihar Katsina domin bude muhimman ayyuka biyu. Bola Tinubu zai ziyarci jihar Katsina a ranar Juma'a 3 ga Mayu.
Wata babbar kotu a Ibadan ta yanke wa wani matashi, Amos hukuncin shekara 63 bisa laifin damfara ta hannun jari, inda aka same shi da laifi kan tuhume-tuhume 9.
An shiga jimami a jihar Delta bayan rasuwar tsohon gwamnan soja, Manjo-Janar Paul Ufuoma Omu, ya rasu yana da shekara 84 a duniya. Iyalansa sun fitar da sanarwa.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun sace wani basarake dauke da makamai a jihar Benue. 'yan sanda, sojoji, da wasu jami'an tsaro sun shiga daji kokari ceto shi.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa Farfesa Peter Ogban kan magudin zabe da ya yi don Godswill Akpabio bisa canja sakamako.
Sarakunan gargajiya da dama sun fuskanci dakatarwa daga gwamnonin jihohinsu tun watan Janairu 2025 zuwa yanzu saboda zarge-zarge na cin hanci da rashin adalci.
Labarai
Samu kari