Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Sanata Mai wakiltar Kogu ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta fafatawa da jami'an hukumar NIS lokacin da aka kwace mata fasfo a filin jirgin sama a Abuja yau Talata.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa wasu daga cikin 'yan majalisa sun ki bayyana goyon baya gare ta saboda siyasa.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede ya ce ba a yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce gwamnati na daukar matakan yaki da ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin girma ga Manjo Janar Abdulsalam Bagudu Ibrahim, wanda ya taba zama mukaddashin hafsan sojojin kasa.
Yayin da yajin aikin kungiyar NARD ya shiga kwana na uku, yan Najeriya sun fara fuskantar wahala wanda ya tilasta masu komawa zuwa asibitocin kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nada manyan sakatarori biyar a ma'aikatar gwamnatin tarayya. Wadanda aka nada sun fito daga yankunan kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
Jam'iyyun adawa sun nuna rashin amincewarsu da zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Neja. Sun yi zargin cewa an tafka gagarumin magudin zabe.
A labarin nan, za a ji yadda Baba Adam, wani 'dan Najeriya mazaunin Amurka ya shawarci gwamnatin kasar nan da ta dauki matakan da suka dace bayan barazanar Trump.
Labarai
Samu kari