Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Kungiyar PENGASSAN ta ce zaman lafiya zai dawo, kuma za ta ci gaba da raba mai idan matatar Dangote ta maido da ma’aikata 800 da ta sallama kwanan nan.
A labarin nan, za a ji yadda zargin wani matashin limami mai suna Salim Umar da sayen buhun fulawar sata ya jefa shi a komar 'yan sanda, ya rasu a can.
Kungiyar ma’aikatan man fetur, PENGASSAN, ta rufe matatar man Dangote tare da ayyana yajin aikin kasa baki daya bayan sallamar ma’aikata 800 ƴan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Allah Ya karbi ran wani jami'in 'Dan sanda, Aminu Inbrahim, wanda bindiga da ke hannunsa ta kwace kuma ya harbi kansa a ciki.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai da mafarauta a mummunan harin.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kalaman zargi kan gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Ya nuna cewa bai san yadda ake gudanar da mulki ba.
Shugaban Izala reshen Kaduna, Sheikh Bala Lau, ya yabawa hukumar tsaro ta farin kaya, DSS kan abin da ke faruwa game da Sheikh Abubakar Shu'aibu Lawan Triumph.
'Yan bindiga sun kai farmaki a garin Dabai da ke karamar hukumar Danja a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun fuskanci tirjiya daga wajen jami'an tsaro da 'yan sa-kai.
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kano ta sanar da kudin da maniyyata za su biya don zuwa aikin Hajjin 2026. Ta ce za ta dawo da rarar kudi ga wadanda suka fara biya.
Labarai
Samu kari