Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Dan majalisa a Amurka, Riley M Moore ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da goyon bayan danniyar addini ta hanyar dokar Shari’a lokacin da yake gwamna Kano.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya bukaci Najeriya da Amurka su zauna su tattauna domin hada kai wajen kawo karshen ta'addanci a kasar nan.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya bayyana cewa dole ne Amurka ta nemi iznin Najeriya kafin daukar matakin sojoji a kasar nan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya da addu'o'in neman rahama bisa rasuwar Durbin Kano, Muhammad Lawan Koguna, ya ce an yi rashi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya shiga ganawa da hafsoshin tsaro bayan barazanar da Shugaba Donald Trump na Amurka ya yi.
Kanal Mohammed Ma’aji, tsohon mai ba tsohon gwamna Timi Sylva shawara kan tsaro, na cikin wadanda ake zargi da jagorantar yunkurin juyin mulki a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan bindiga yayin wani artabun da suka yi a jihar Kano. Sojojin sun kuma kwata kayayyaki.
Bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya, Rabiu Kwankwaso, Shehu Sani, Sheikh Gumi, Tukur Buratai, Sule Lamido da wasu wasu 'yan Arewa sun yi magana.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya yi martani mai kaushi kan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, saboda barazanarsa ga Najeriya.
Labarai
Samu kari