Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Hukumomin asibitin koyarwa na jami'ar Abuja sun kwatanta labaran da ake yadawa kan abinda ya yi sanadin mutuwar tsohon mataimakin shugaban babban bankin CBN.
Jami'an hukumar yaƙi da rashawa, EFCC a Maiduguri sun kama wani 'boka' Mohammed Ibrahim da abokin aikinsa Ibrahim Abubakar kan damfarar wani Mohammed Gaji kuɗi
Gwamnan Katsina, Aminu Masari ya bayyana abubuwan da suke jawo wa jihohi cikas a yaki da ‘yan bindiga, yace Sojoji da ‘Yan Sanda ba su bada goyon baya da kyau.
Mukaddashin babban kwamandan Div 7, Abdulwahab Eyitayo, ya ce sama da 'yan ta'addan Boko Haram 8,000 ne suka mika wuya ga dakarun sojin Najeriya a jihar Borno.
Mukaddashin Kwamandan 7Div na hukumar Sojin Najeriya, Abdulwahab Eyitayo, ya bayyana cewaa sama da yan ta'addan Boko Haram 8,000 suka mika wuya kawo yanzu.
Majalisar Dattawa ta ba kwamiti kwanaki 7 ya duba rokon karbo bashin $4bn. Sanatoci za su duba yiwuwar ba Gwamnatin Tarayya damar cin bashin Naira Tiriliyan 2.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce kiyasin da ake a halin yanzu da ake yi a arewa maso yamma ya na kai da kai da yadda Afghanistan ta fada rikici.
Ibikunle Amosun ya kawo kudirin da zai yaki masu garkuwa da mutane. ‘Yan Majalisa na neman a rika yanke wa masu garkuwa da mutane hukuncin daurin rai da rai.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Iseyin/Itesiwaju/Kajola/Iwajowa a tarayya daga jihar Oyo a majalisar dattawa,Shina Peller, ya mayar wa dattawan arewa martani.
Labarai
Samu kari