Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
‘Yan bindiga sun karbi N20m, amma suka nemi kari a hannun iyalin Sarkin Bungudu. Kungiyar Miyetti Allah ta taka rawa wajen fito da Sarkin da aka dauke tun tuni.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun afka wurin taro sun harbe sarakuna biyu har lahira sun kuma raunata wasu da dama a jihar Imo kamar yadda yan s
Allah ya yi wa jikar tsohon firimiyan arewa, Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto, Hajiya Hadiza rasuwa. Ta rasu ne a garin Sokoto bayan fama da gajeruwar rashin l
Matar mai suna Jivunben Rabari wacce ke da shekaru 70 a duniya ta kasance daya daga cikin uwayen da suka samu haihuwarsu ta farko a shekarun tsufa a duniya.
An kera tukunyar ne gida biyu ta yadda mutum zai iya dafa abinci iri biyu a lokaci guda domin saukaka rayuwa musamman a yanzu da ake tsadar abubuwan girki.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da daukar mataki kan ma'aikatan gwamnatin da basu yi allurar rigakafin Korona ba. An sanar da ranar da za hana ma'aikata shiga o
Sama da 'yan bindiga 50 sojojin Najeriya suka ragargaza har lahira sakamakon luguden wuta ta sama da ta kasa a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Kiristoci sun taya musulmai shagalin bikin Maulidin Annabi Muhammadu, SAW a jihar Kaduna a ranar Talata. Mabiyan addinan biyu sun taru ne a Ranchers Bees da ke
Muhuyi Magaji Rimin-Gado ya nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke bibiyarsa bayan da aka sake zarginsa da rashawa. Ya ce yana tsoron abin da zai faru dashi.
Labarai
Samu kari