Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wasu miyagun mutane ɗauke da makamai sun sake kai hari Otal a babban birnin tarayya Abuja, sun hallaka jami'an ɗan sanda ɗaya tare da jikkata wasu mutum uku.
Mr Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai, ya jefi gwamnatin tarayya da wani zargi kamar yadda SaharaReporters ta ruwaito. A cewar Ortom, gwamnatin tarayya tana tu
Rundunar yan sanda ta jihar Kano ta kama wasu mutane uku da ake zargin sun sharba wa wani Mohammed Sulaiman wuka inda hakan ya kai ga ajalin sa sannan suka gudu
Gwamnatin shugaba Buhari ta bayyana cewa, za ta samar da hanyoyin karbo kudade daga kasar waje, amma ba za ta fadi ta yaya ba saboda wasu dalilai da ba ta fadi
Kungiyar dattawan Arewa ta bayyana cewa ta yi nadamar yaki da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, don ganin cewa Shugaba Buhari ya ci zabe a shekarar 2015.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bukaci dakarun soji su buɗe wa yan bindiga wuta babu sassauci ko da kuwa sun shiga cikin mutanen da babu ruwansu.
Shugaba Buhari ya bayyana yabonsa yayin da yake taya tsohon gwamnan jihar Imo murnar cikar shekaru 59 a duniya. Ya ce yana alfahari da ayyukan da Okorocha ke yi
Wata motar Bas mai ɗaukar mutum 18 ta faɗa Kogi yayin da take kan hanyarta na zuwa jihar Kano daga Lagos, mutum huɗu daga cikin fasinjoji sun rasa rayuwarsu.
Matasan yankin arewa sun nuna goyon bayan su bisa matakin da wasu gwamnonin yankin suka ɗauka na toshe layukan sadarwa kmaar yadda Daily Trust ta ruwaito. Kung
Labarai
Samu kari