Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Yayin da matasa ke cigaba da tunawa da zanga-zangar EndSARS da ta gudana shekara ɗaya kenan, jami'an tsaro sun kama wani ɗauki da makami a Tollgate, jihar Legas
Lekki - Jami'an yan sanda a ranar Laraba sun tarwatsa matasan dake zanga-zangar tunawa da EndSARS dake gudana a Lekki Toll Gate, jihar Legas. Jami'an yan sandan
Wasu masu zanga-zangar EndSARS sun mamaye titunan babban birni tarayya a ranar Laraba. Sun fara tattaruwa a Unity Fountain da ke Abuja kafin su nufi majalisa.
Ministan yaɗa labarai da al'adu, Alhaji Lai Muhammaed, ya bayyana cew ahar yanzun gwamnatin Najeriya na jiran a kawo mata shaidar kisan da akace sojoji sun yi.
Bayyana hotunan tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayo Fayose dare-dare a kan babur ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani. Kamar tsohon gwamnan ya wallafa h
Yayinda yan fafutuka ke zanga-zangar shekara daya da gudanar #EndSARS yau Laraba, hedkwatar tsaro ta bayyana cewa babu mai tunanin da zai sake bari abinda.
'Yan sanda sun yi ram da a kalla mutum biyu da ke zanga-zanga a Lekki tollgate a Legas. Duk da jan kunnen da aka yi wa masu son yi tattakin cika shekara daya.
Sheikh Dahiru Bauchi, ya yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin jiha da su samo mafita mai dorewa kan matsalolin tsaro da ya addabi kasar nan.
Jami'an yan sandan Najeriya a ranar Laraba, 20 ga Oktoba sun damke dan jaridar Legit.ng, Abisola Alawode, a filin tunawa da ranar zanga-zangar EndSARS a Oktoba.
Labarai
Samu kari