Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
A ranar Talata, jami'an tsaro sun kara samo gawawwaki uku a kauyukan Madamai da Kacecere da ke kananan hukumomin Kaura da zangon Kataf, lamarin da yasa yawan.
Yayin da rundunar sojojin sama ke cigaba da samun galaba kan mayaƙan Boko Haram, wani jirgin yaki ya sake yin kuskuren sakin ruwan bama-bamai kan mutane a Borno
Mako biyu bayan da wasu 'yan bindiga dauke da makamai suka tare babban titin Kaduna zuwa Abuja tare da sace Sarkin Bungudu na jihar Zamfara,Alhaji Hassan Attah.
Ministan sadarwa ya bukaci hukumomin tsaro da su yi amfani da fasahar sadarwar 5G wajen magance matsalolin tsaro da Najeriya ke fuskanta a yanzu. Ya bayyana dal
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe Dr. Chike Akunyili, mijin tsohuwar Ministar Yada Labarai, Dora Akunyili a ranar Talata, 28 ga Satumba.
Abdussamad Rabiu yayi kuskure da ya tallata kyautar Rolls Royce da ya ba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero. Wannan shi ne ra’ayin 'Yan Defenders of Arewa Heritage.
Hukumar NEITI tace gwamnati na bin kamfanoni bashin makudan kudi. Orji Ogbonnaya-Orji yayi barazanar hada-kai da EFCC domin a karbo bashin na Naira tiriliyan 2.
Kwararrun mafarauta a karamar hukumar Okehi a jihar Kogi sun yi nasarar kama mutane biyar 'yan kungiyar masu garkuwa da mutane, kamar yadda LIB ta ruwaito.
Babban kwamandan hukumar Nigeria Security and Civil Defence Corps, Dr Ahmed Audi, ya ce wasu daga cikin jami'an tsaro ne ke kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri.
Labarai
Samu kari