Hisbah a jihar Kano ta fara kira a samu wani mai hannu da shuni ya auri jarumar Kannywood, Nafisat Abdullahi da ta caccaki zaman aure da mata ke yi a gidan miji.
Hisbah a jihar Kano ta fara kira a samu wani mai hannu da shuni ya auri jarumar Kannywood, Nafisat Abdullahi da ta caccaki zaman aure da mata ke yi a gidan miji.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rundunar 'yan sandan jihar Ribas ta samo gawar basarake mai shekaru sittin da daya wanda aka sace a shekarar 2019. An samo gawar Robert Loolo a daure da itace.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ɗauki alƙawarin fara biyan mafi ƙarancin abashi na N30,000 ga malaman makarantar firamare na jihar Borno.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da sanarwar cewa wasu jama'an gari sun hallaka wani da ake zargin ɗan leken asirin yan bindiga ne da matarsa da ɗansa a Igabi.
Damina, wani gagararren dan bindiga kuma shugaban barayin shanu a jihar Zamfara, an bindige shi har lahira. Ya taba kona wata mata da ran ta a yayin farmaki.
Abuja - Sakatariyar jin dadin al'umma na hukumar birnin tarayya Abuja, ta ceci wani dattijo dan shekara 56 a duniya wanda ke kokarin daukar ransa saboda kunci.
Jami’an ‘yan sandan Edo sun kama wani mazaunin Kano mai shekaru 21, Yakubu Idris bisa zargin barazanar yin garkuwa da shugaban Hausawa a Benin, Alhaji Saleh.
Adeyeye Ogunwusi Ojaja yace Sunday Igboho bai ji maganar Sarakuna ba. Sarkin Ife ya gargadi Igboho bayan haduwarsa da Muhammadu Buhari amma bai saurare shi ba.
Abuja - Wata 'yar Najeriya mai suna Famidah Yussuf ta zama jarumar shekara a musabaqar ilmin kera mutum-mutumin zamani da bankin Union ta shiryawa matasa.
Daliban makarantar Community High School, Ijoun, da ke karamar hukumar Yewa ta arewa a jihar Ogun, sun yo hayar wasu ‘yan ta'adda domin su lallasa malamansu.
Labarai
Samu kari