Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Dan takaran jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben gwamnan Anambra da aka kammala, Andy Uba, yace sam ba yarda da sakamakon zaben da INEC ta sanar.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kashe mayakan ISWAP da dama a arangamar da suke yi da su a garin Askira da ke karamar hukumar Askira Uba ta jihar Borno.
Hukumar Sojin Najeriya tabbatar da kisan Birgediya Janar Dzarma Zirkushu, Kwamandan rundunar 28 Task Force Brigade, dake Chibok, jihar Borno, Arewa maso gabas.
An bindiga wani Birgediya Janar har lahira a harin kwantan baunan da yan ta'adda Daular Musulunci a yammacin Afrika ISWAP suka kaiwa jami'an Soji a jihar Borno.
Zamfara - Sabon baraka ya sake aukuwa tsakanin yan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara kan zaben sabbin shugabannin jam'iyya a jihar.
Rahotanni dake fitowa daga wasu yankuna a jihar Borno sun bayyana cewa jirgin yaƙin saman sojin Najeriya ya yi ruwan bama-bamai kan dandazon mayakan ISWAP.
Tsohon Kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya bayyana cewa da alamun Najeriya sun hakura da halin da suka samu kansu na kashe-kashe da garkuwa.
Abuja - Wani sabon jawabin sirri da Shugabannin Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP sukayi kan Ali Modu Sherrif ya bayyana kafafen ra'ayi da sada zumunta.
Clement Itoro, direban motar haya da yan sanda suka kama bisa zargin kashe dan jaridar Vanguard, Tordue Salem, ya bayyana cewa ya zata marigayin dan fashi ne.
Labarai
Samu kari