Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
A wani labari mara dadi, majiyoyi sun bayyana cewa, wasu gungun 'yan Boko Haram sun afkawa sojoji, inda suka hallaka wasu da dama tare da raunata janar na soji.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya yi kira ga gwamnatin tarayya akan samar da kudade na musamman don biyan yankin kudu maso gabas asarorin da su ka tafka yayin
Hankula sun tashi a Ugbo Paul, wani yanki na Abakpa Nike da ke Enugu ta gabas a cikin jihar Enugu bayan mutane 3 tare da mai mu su hidima sun kwanta dama sakama
'Yan sandan jihar Ondo a ranar Talata ta tabbatar da kama wani mutum wanda ake zargin ya bude wa baki wuta a wani alibidi da aka yi a Oba Akoko da ke karamar hu
Ɗaya daga cikin mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara, Muhammad Yusuf, ya bayyana ainihin boyayyen dalilin da yasa aka dakatar da su a majalisar Zamfara
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna zaman majalisa, ta tattauna kan batun kasafin kudin da shugaba Buhari ya mika a makon jiya na shekarar 2022 da aka sa a gab
Kamfanin WhatsApp ya bayyana bukatar wasu wayoyi 20 su gaggauta sauya zubin kwakwalwarsu saboda su ci gaba da yin WhatsApp. WhatsApp ya bayyana dalilin haka.
Alkalin kotu ya nemi Fami Fani-Kayode da biya kudin tara saboda kin halartar kotu kan zargin da ake masa na yin sama da fadi da wasu makudan biliyoyi, wanda EFC
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha a ranar Talata, 12 ga watan Oktoba, cikin mutane ya caccaki Abdullahi Ganduje, bayan gwamnan jihar Kanon ya yi biris.
Labarai
Samu kari