Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Kwanaki Femi Adesina yake cewa an samu zaman lafiya a Najeriya. Amma wani bincike ya nuna cewa an kashe mutane 1, 150 a cikin watanni uku a jihohin kasar nan.
Uku daga cikin daliban makarantar horar da limaman coci da aka sace na a Christ the King Major Seminary, karamar hukumar Jema'a ta jihar Kaduna sun samu yanci.
Gwamnati za ta baza Jami’an tsaro a duka makarantun da ke Zamfara domin a kare malamai da kuma dalibai, sannan Gwamnatin Matawalle za ta inganta ilmin mata.
Wasu ‘Ya ‘yan Sambo Dasuki sun yi wa Hydropower Investments LTD rajista a boye. Wani bincike ya nuna an kafa kamfanin a asirce ne domin a kauracewa biyan haraji
Kotun shari'a da ke zamanta a Magajin Gari, Jihar Kaduna, a ranar Laraba ta bada umurnin a yi wa wani treda mazaunin Bakin Dogo, Abdulhamid Yakubu bulala 80 sab
Wasu masoya, Yetunde da Ameenu, sun bayyana wa mutane yadda su ka hadu har soyayyar su ta kai su ga aure a kafar sada zumuntar zamani. Kamar yadda Ameenu ya wal
'Yan sanda a jihar Ondo sun yi nasarar cafke wasu dodanni biyu kan yi wa mazauna unguwar Melege a karamar hukumar Owo ta jihar fashi. An kama dodannin biyu da a
Gwamnan jihar Edo ya gana da shugaba Buhari, lamarin da yasa ake zargin gwamnan na kokarin komawa jam'iyyar APC mai ci. Ya fito ya yi bayani kan batun sauyas he
An garzaya da mai rajin kafa kasar Oduduwa, Sunday Adeyemo wanda akafi sani da Sunday Igboho asibiti bayan kamuwa da cutar koda da yayi a Kurkukun Kotonou.
Labarai
Samu kari