Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
A karshen makon nan ne wasu 'yan ta'addan ISWAP suka kai hari Borno, suka hallaka jami'an soji da yawa. An kashe wani babban jami'i a yayin harin, wanda shi ne
Samamen da rundunar sojin Najeriya ta kai wa mayakan ISWAP har sansanin 'yan ta'addan ya janyo kisan Birgediya Janar Dzarma Zikusu da wasu sojoji uku a ranar.
Wani kwastoma ya hargitsa zaman lafiyar banki yayin da ya nemi bankin ya gaggauta rufe asusun ajiyarsa saboda wasu dalilai da suka gagara warware masa cikin sau
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jajanta wa sojoji akan mutuwar wasu manya da kananun sojin jihar. Mayakan ISWAP sun halaka Dzarma Zirkusu,wani bigediya.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya karbi bakuncin kungiyar mafarauta a Najeriya, waɗan da suka nuna masa goyon baya a kokarinsa na neman kujera lamba ɗaya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun bindiga sun shiga wani ƙauye a yankin karamar hukumar Matazu ranar Jumu'a daddare, sun kashe akalla mutum shida.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi tafiye-tafiye da dama a cikin shekarar 2021. A rahoton da muka tattaro muku, mun gano kawo muku kadan daga cikinsu anan.
Yayin da jihohi da dama ke kawo kudaden shiga, jihohi 10 a Najeriya sun fito da karancin kudaden shiga a kididdigar hukumar NBS na rabin shekarar nan ta 2021.
A kalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu a kauyen Tungar Ruwa da ke karamar hukumar Anka a jihar. ‘Yan bindiga sun auka wa kauyen inda su ka dinga sace dabbobi.
Labarai
Samu kari