Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Hukumar EFCC, ta nemi taimakon 'yan Nigeria wurin neman wasu mutane hudu da ta ayyana nemansu ruwa a jallo kan damfara. Hukumar a shafinta na Facebook, a ranar
Bidiyon yadda Asiwaju Ahmed Bola Tinubu da wasu 'yan siyasa suna gaida fitaccen dan kasuwan Kano,Alhaji Aminu Dantata yayin da suka ziyarcesa a Kano ya bayyana.
Tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da dimbin matafiya karo na biyu a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi, 22 ga Nuwamba, 2021
Wata mata yar kasuwa, Sadiya Abubakar, ta garzaya gaban kotu domin ta shiga tsakaninta da tsohon saurayinta, wanda tace ya farmaketa kan ta nemi ya bata kudinta
Hadakar kungiyoyin arewa (CNG) ta nuna rashin amincewarta da bukatar shugabannin Ibo akan kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari na sakin shugaban IPOB, Nnamdi
Aisha Buhari ta zama shugaba a kungiyar matan shugabannin kasashen Afrika masu fafatukar wanzar da zaman lafiya. An zabe ne jiya a wani taron da aka yi a Abuja.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC reshen jihar Kwara, a ranar Litinin ta gurfanar da Ope Saraki, dan’uwan Bukola Saraki da tsohon kwamishinan labarai na jihar.
Wasu sojoji a anguwar Tunga -Maje da ke yankin Gwagwalada a Abuja a ranar Lahadi sun zane Salihu Aliyu, shugaban yankin Galadima da iyalansa a garin Abuja.
Jirgin yakin rundunar sojin sama (NAF), na Operation Haɗin Kai, ya yi ruwan bama -bamai kan masu karɓan haraji a hannun mutane a wasu kauyukan jihar Borno.
Labarai
Samu kari